in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin na son tallafawa kasar Philippines da mahaukaciyar guguwa ta shafa
2017-12-26 20:51:26 cri
Madam Hua Chunying, mai magana da yawun ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin, ta furta a yau Talata cewa, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika da sakon jaje ga takwaransa na kasar Philippines Rodrigo Duterte, sakamakon mahaukaciyar guguwar nan mai lakabin "TEMBIN" da ta aukawa kasar ta Philippines, wadda ta haddasa asarar rayuka da dukiyoyi da dama. A cewar Madam Hua, kasar Sin tana son baiwa kasar Philippines tallafin ceton jama'arta.(Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China