An kaddamar da taron hana yaduwar cutar kanjamau a Afirka karo na 19
2017-12-05 20:58:33
cri
A jiya Litinin, an kaddamar da babban taron hana yaduwar cutar kanjamau, da sauran cututtukan dake yaduwa ta hanyar jima'i a nahiyar Afirka karo na 19, a birnin Abidjan na kasar Cote d'Ivoire.(Bello Wang)