Kakakin rundunar sojin ruwan kasar Ayob Qassem, ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Xinhua cewa, an ceto dukkan 'yan ciranin, kuma babu wanda ya nutse ko ya mutu a cikinsu. Inda ya ce an mika su sasehen yaki da bakin haure na Tripoli domin kai su wajen da za su zauna, bayan hukumar kula da masu hijira ta duniya ta duba lafiyarsu. (Fa'iza Mustapha)