Jam'iyya mai mulkin kasar Sin za ta kira taron musayar ra'ayi tare da sauran manyan jam'iyyun duniya
2017-11-16 18:47:15
cri
Za a gudanar da taron musayar ra'ayi tsakanin manyan kusoshi na jam'iyyar Kwaminis ta kasar Sin da na wasu manyan jam'iyyun siyasun kasashe daban daban daga ranar 30 ga watan da muke ciki zuwa ranar 3 ga watan Disamba, a birnin Beijing na kasar Sin.(Bello Wang)