Adadin mutanen da suka mutu sanadiyyar girgizar kasa a Iran ya karu zuwa 328
2017-11-13 20:50:22
cri
Kamfanin dillancin labaru na IRNA na Iran ya ce mutane a kalla 328 ne suka mutu, sanadiyyar wata girgizar kasa mai karfin maki 7.2 da ta auku jiya Lahadi, a yankin kan iyakar Iran da Iraki. (Bello Wang)