in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban Burundi ya kaddamar da hanyar mota da wani kamfanin Sin ya gina
2017-10-27 19:40:55 cri
Shugaban kasar Burundi Pierre Nkurunziza, ya kaddamar da sabuwar hanyar mota da za ta hade sassan lardin Makamba da kan iyakar kasar da Tanzania, hanyar da wani kamfanin gina hanyoyi na Sin ya shimfida.

Shugaba Nkurunziza ya kaddamar da hanyar ne a jiya Alhamis, kuma rahotanni sun tabbatar da cewa tsawon ta ya kai kilomita 44.5, za ta kuma hade yankunan al'ummun dake arewa maso gabashin Mugina, da birnin Nyanza Lac mai makwaftaka da Makamba.(Saminu Alhassan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China