in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An kaddamar da taron baje kolin matsakaita da kananan kamfanoni a kasar Sin
2017-10-11 15:38:32 cri
An kaddamar da taron baje kolin matsakaita da kananan kamfanoni na kasashe daban daban karo na 14 jiya Talata a birnin Guangzhou dake kudancin kasar Sin, inda aka samu kamfanoni kimanin 3000 da suke halartar taron.

Masu karbar bakuncin taron sun hada da ma'aikatar masana'antu ta kasar Sin, da hukumar kasar mai sa ido kan masana'antu da kasuwanci, da gwamnatin lardin Guangdong na kasar Sin, da ma'aikatar raya kananan kamfanoni ta kasar Afirka ta Kudu, da kuma kungiyar raya masana'antu ta MDD UNIDO.(Bello Wang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China