in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin za ta kammala aikin gina tagwayen hanya a yanki mai talauci a shekarar 2020
2017-10-11 11:10:46 cri
A wajen wani dandalin kawar da talauci da aka kira a ranar 9 ga wata, mataimakin ministan harkar sufuri na kasar Sin, mista Dai Dongchang ya ce, gwamantin kasar tana kokarin gina tagwayen hanyoyi a wasu yankunan kasar dake fama da talauci, don raya tattalin arzikin wurin. Kana zuwa shekarar 2020, za a cimma burin kammala aikin gina manyan tagwayen hanyoyi a wadannan yankuna.

An ce, zuwa karshen shekarar 2016, an samu hanyoyin mota na siminti a fiye da kashi 93% na kauyukan dake yankuna masu talauci na kasar Sin.(Bello Wang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China