Kasar Sin ta kalubalanci Amurka da Koriya ta Kudu da su dakatar da jibge THAAD
Geng Shuang, kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin, ya furta a yau Laraba cewa, kasar Sin ta kalubalanci Amurka da Koriya ta Kudu da su yi la'akari da muradun sauran kasashe, kana su gaggauta dakatar da aikin girke na'urorin kakkabo makamai masu linzami samfurin THAAD da suke kokarin yi.(Bello Wang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku