in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin ta karbi bakuncin taron kasashen da suka kulla yarjejeniyar tinkarar kwararowar hamada
2017-09-06 18:48:04 cri

An bude taron kasashen da suka kulla yarjejeniyar tinkarar kwararowar hamada ta MDD karo na 13 a birnin Ordos dake arewacin kasar Sin. Mutane fiye da 2000, da suka zo daga kasashe 196 da kungiyoyin kasa da kasa fiye da 20 ne ake saran za su halarci taron da za a kwashe makonni 2 ana gudanar da shi.

Babban taken taron shi ne " hada hannu don tinkarar kwararowar hamada, ta yadda za a tabbatar da kare muradun daukacin bil Adam".(Bello Wang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China