Da yake karin haske game da aukuwar lamari a Larabar nan, mai magana da yawun mahukuntan yankin Mohamud Saleh, ya ce mayakan kungiyar sun aikata wannan ta'asa ne a ranar Talata, sa'an nan suka tsere ta kan iyakar kasar Somalia. Jami'in dai ya ce babu wani mutum da ya jikkata sanadiyar aukuwar lamarin.(Saminu Alhassan)