in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaba Xi: Sin za ta dada kyautata hanyoyin hada hadar cinikayya tare da kara bude kofa ga kasashen ketare
2017-07-17 21:07:33 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya ce kasar sa na nufin kyautata damammakin zuba jari da hada hadar cinikayya, ta yadda hakan zai bada karin dama ga masu sha'awar zuwa jari a kasar.

Shugaba Xi wanda ya bayyana hakan yayin taron tawagar masu ruwa da tsaki game da tattalin arziki da cinikayya ta kasar Sin, ya kara da cewa matakin, zai saukaka ka'idojin da ake bi wajen rage wahalhalun rajistar sana'oi ta yadda za a samu karin sauki. Kaza lika shugaban na Sin ya ce burin kasar sa shi ne samar da daidaito, da adalci, da gudanar da al'amura a fayyace. Wanda hakan zai tabbatar da ci gaban Sin cikin kyakkyawan yanayi. (Saminu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China