in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An kira taron ministocin ilmi na kasashe mambobin BRICS
2017-07-05 19:34:42 cri

Yau Laraba 5 ga wata ne aka kaddamar da taron ministocin ilmi karo na biyar na kasashe mambobin kungiyar BRICS a nan birnin Beijing, taron da aka yiwa take da "hadin gwiwar kasashe mambobin BRICS don cimma adalci da kyautatuwa a fannin ilmi".

A yayin wannan taro, an rattaba hannu kan Sanarwar aikin koyarwa ta Beijing, da ma sauran wasu yarjeniyoyi, kana an cimma daidaito kan hadin gwiwar kasashen kungiyar a fannin bunkasa ilmi a nan gaba. (Kande Gao)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China