Yayin ganawar shugaba Xi ya jaddada cewa, a cikin shekaru 20 da dawowar Hong Kong bangaren kasar Sin, tsarin 'kasa daya tsarin mulki biyu' da ake gudanarwa a yankin ya samu gagarumar nasara, kuma gwamnatin tsakiyar kasar Sin za ta ci gaba da aiwatar da wannan manufa. (Bilkisu)