Shugaban kasar Sin ya kammala ziyararsa a kasar Kazakhstan
2017-06-10 17:22:54
cri
Yau Asabar ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya dawo nan birnin Beijing, bayan da ya kammala ziyara a kasar Kazakhstan, inda ya halarci taro karo na 17 na shugabannin kasashe membobin kungiyar hadin-kai ta Shanghai wato SCO, gami da bikin bude baje kolin Astana. (Murtala Zhang)