Shugaban kasar Sin ya isa Kazakhstan domin fara ziyarar aiki
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya sauka kasar Kazakhstan a Larabar nan, domin fara ziyarar aiki, tare da halartar taro na 17, na shugabannin kasashe mambobin kungiyar hadin gwiwa ta Shanghai ko SCO a takaice. (Saminu)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku