Kafar yada labarai da BBC ta wallafa a shafinta na intanet cewa, sashen watsa labarai na kungiyar mai suna Amaq ya wallafa a manhajar aikewa da sakonnni na Telegram cewa, sashen tsaron mayakan kungiyar ne ya kaddamar da harin na London.
Rundunar 'yan sandan Burtaniya dai ta bayyana cewa, ya zuwa yanzu an kama mutane 12 da ake zargin suna da hannu a wannan hari.(Ibrahim)