in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Bangaren 'yan tawayen Sudan ta kudu sun sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da gwamnati
2017-06-05 09:58:48 cri
A jiya Lahadi ne bangaren 'yan tawayen Sudan ta kudu dake da zama a jihar Kogin Yei dake bangaren kudancin kasar suka sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya da gwamnati, a wani mataki na kawo karshen tashin hankalin da ya raba dubban mutane da matsugunansu a kasar.

Birgediya janar Hillary Edson Yakani shi ne ya sanya hannu a madadin kungiyar 'yan tawayen dake fafutukar kwatar 'yancin al'ummar Sudan bangaren adawa(SPLA IO), yayin da Manjo janar Marshal Babanen kuma ya sanya hannu a madadin gwamnati.(Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China