in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sabon daraktan hukumar WHO ya jaddada ka'idar Sin daya tak
2017-05-26 20:14:41 cri
Sabon daraktan hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO Tedros Adhanom Ghebreyesus, ya bayyana a yau Juma'a cewa, hukumar WHO za ta ci gaba da biyayya ga ka'idar Sin daya tak a duniya, wadda aka amince da ita a babban taron MDD, da babban taron kiwon lafiya na duniya game da batun yankin Taiwan. (Zainab)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China