in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
MDD za ta koyi fasahohin kasar Sin wajen horar da masu aikin jiyya na Afirka
2017-05-18 13:07:46 cri

Michel Sidibe, mataimakin magatakardan MDD kuma daraktan hukumar tsara shirin yaki da cutar sida ta MDD ya bayyana a kwanan nan, cewar MDD za ta koyi fasahohin kasar Sin wajen horar da unguzomomi miliyan biyu a kasashen Afirka nan da shekarar 2020. Domin cimma wannan buri, MDD ta tsara shirye-shirye goma, tare da fatan kasar Sin za ta taimaka da fasahar da ta samu a fannin ma'aikata masu aikin jiyya a matakin farko wajen taimaka wa kasashe masu karami da matsakaicin karfi wajen aiwatar da shirin.(Kande Gao)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China