in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An gano asalin maharin da ya yi harbi a titin Champs Elysee dake birnin Paris na Faransa
2017-04-21 16:06:54 cri
Babban mai gabatar da kara na birnin Paris François Molins ya sanar a yau Jumma'a cewa, an tabbatar da asalin maharin da ya yi harbi a titin Champs Elysee dake birnin Paris na kasar Faransa a daren ranar 20 ga wata, amma jami'in ya ki yin bayani game da asalin maharin saboda ana ci gaba da gudanar da bincke. (Zainab)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China