in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin ta yi Allah wadai da hare-haren ta'addanci da aka kai a kasar Masar
2017-04-10 19:43:52 cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Hua Chunying ta bayyana a yau Litinin a nan birnin Beijing cewa, Sin ta yi Allah wadai da hare-haren ta'addanci na kunar bakin wake biyu, da aka kai a kasar Masar.

Kaza lika Sin ta nuna adawa ga duk wani iri aiki na ta'addanci, tana kuma nuna goyon baya ga kokarin kasar Masar na tabbatar da zaman lafiya, tana kuma fatan kara yin hadin gwiwa tare da kasa da kasa, wajen yaki da ta'addanci. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China