A ranar 23 ga watan nan ne dai aka kai farmaki da wasu manyan bindigogi, kan wani sansanin MINUSMA dake yankin Kidal dake arewacin kasar Mali, wanda hakan ya saddasa kisan jami'in kiyaye zaman lafiya 'dan asalin kasar Chadi, yayin da wasu biyu suka ji rauni. (Bilkisu)