in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Za'a kara raya layin dogon da ya hada Tanzaniya da Zambiya, in ji ministan harkokin wajen Sin
2017-01-09 09:53:31 cri
Jiya Lahadi, yayin da ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi da takwaransa na kasar Zambiya Harry Kalaba ke ganawa da manema labarai a birnin Lusaka, Wang ya ce, layin dogon da aka shimfida tsakanin kasashen Tanzaniya da Zambiya shekaru da dama da suka gabata, hanya ce dake shaida dadadden zumunci da 'yanci a nahiyar Afirka.

Sin na fatan nuna kwazo tare da Zambiya da Tanzaniya, domin kara inganta wannan layin dogo har ya zama hanyar hadin-gwiwa dake bunkasa sosai.(Murtala Zhang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China