in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Muhimman labarai daga wasu jaridun Najeriya
2016-11-16 19:03:42 cri
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana cewa,sama da mutane miliyan 2.1 a sassa daban-daban na kasar ne suka rasa muhallansu sakamakon mummunar ambaliyar ruwa a shekarar 2012 .

Shugaban ya bayyana hakan ne a ranar Talata lokacin da ya ke jawabi a babban taron sauyin yanayi na MDD karo na 22 da ke gudana a birnin Marrakech na kasar Morocco.(Daily Trust)

Babban sifeto janar na 'yan sandan Najeriya Idris Ibrahim ya bayyana dalilan da suka kai ga kisan wasu 'yan shi'a da 'yan sanda suka yi ranar Litinin a Kano, biyo bayan wata arangama tsakanin sassan biyu.

Rahotanni na cewa, 'yan sanda kusan 4 da kuma 'yan shi'a 10 ne suka jikkata.(The Punch)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China