in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin ta kara lashe lambobin zinare guda biyu
2016-08-11 20:25:46 cri

A yayin da a jiya Laraba aka shiga rana ta biyar a gasar wasannin Olympics da ke gudana a Rio na kasar Brazil. 'Yan wasannin daga nauyi da kwallon tebur na kasar Sin ajin mata sun kara lashe lambobin zinare biyu. Yanzu haka kasar Sin ce ta ke matsayi na biyu da lambobin zinare 10, zurfa 5, da kuma tagulla 8.

Ya zuwa jiya Laraba da dare, kasar Amurka ce ta ke kan gaba da lambobin zinare 11, zurfa 11, da kuma tagulla 10, Sai kasar Japan wadda dauki matsayi na 3da lambobin zinare 6.(Lami)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China