in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Wang Yi ya halarci taron ministocin harkokin waje na kungiyar ASEAN da wasu kasashe uku
2016-07-26 16:36:40 cri
A yau Talata 26 ga wata, ministan harkokin waje na Sin Wang Yi, ya halarci taron ministocin harkokin waje na kungiyar ASEAN da Sin da Japan, da kuma kasar Koriya ta Kudu a birnin Vinentian na Laos.

Wang Yi ya bayyana cewa, hadin gwiwa tsakanin kungiyar ASEAN da kasashen Sin da Japan, da kuma Koriya ta Kudu ya riga ya kasance daya daga cikin tsare tsare mafiya samun bunkasuwa a fannin hadin gwiwa a yankin gabashin Asiya, wanda ya taka muhimmiyar rawa a fannin siyasa, da tattalin arziki na Asiya har ma da duniya baki daya.(Fatima)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China