Sin ta yi Allah wadai da harin bam da aka kai a birnin Baghdad
2016-07-04 17:47:16
cri
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Hong Lei ya bayyana a gun taron manema labaru da aka gudanar a nan birnin Beijing a yau Litinin cewa, Sin ta yi Allah wadai da harin bam din da aka kai a birnin Bagadaza dake kasar Iraki. (Zainab)