in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ministan harkokin wajen Sin ya gana da takwaransa na kasar Saliyo a birnin Beijing
2016-06-16 10:27:41 cri
A jiya Laraba, ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi ya gana da ministan harkokin waje na kasar Saliyo Samura Kamara a nan birnin Beijing.

A yayin ganawar tasu, Mr. Wang ya ce, kasar Sin tana son ba da taimako ga kasar Saliyo kan aikin farfado da tattalin arziki da kyautata yanayin zamantakewar al'ummar kasar tun bayan kawo karshen yaduwar cutar Ebola a kasar, kana da kuma zurfafa hadin gwiwar dake tsakanin kasashen biyu a fannoni daban daban, bisa ka'idojin da aka cimma matsaya guda kansu a yayin taron dandalin tattaunawar hadin gwiwar Sin da Afirka wato FOCAC da aka gudanar a birnin Johannesburg na kasar Afirka ta Kudu. (Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China