in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An gudanar da taron tattaunawa kan kiyaye tsaro bisa manyan tsare-tsare tsakanin Sin da Amurka a birnin Washington
2016-05-20 13:24:00 cri
A jiya Alhamis ne mataimakin ministan harkokin wajen kasar Sin Zhang Yesui, da mataimakin sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken, suka shugabanci taron tattaunawa kan kiyaye tsaro bisa manyan tsare-tsare a tsakanin Sin da Amurka a birnin Washington na kasar Amurka, inda bangarorin biyu suka yi musayar ra'ayoyi kan batun kiyaye tsaro bisa manyan tsare-tsare.

Bangarorin biyu sun amince da ci gaba da yin amfani da tsarin tattaunawa don kiyaye tsaro bisa manyan tsare-tsare a kasashen su, da inganta mu'amala, da hadin gwiwa, da warware matsalolin dake tsakaninsu, da kuma sa kaimi ga bunkasa dangantakar kasashen biyu yadda ya kamata. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China