in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
MDD da AU sun yi tir da harin da aka kai wa fararen hula a Darfur
2016-05-13 16:39:49 cri

A jiya Alhamis ne majalisar Dinkin Duniya da Kungiyar Tarayyar Afirka suka ba da wata sanarwar hadin gwiwa, inda suka yi tir da harin da 'yan tawaye suka kai kan sansanonin mutanen da suka rasa muhallinsu dake kusa da wata kasuwa a yankin Darfur na kasar Sudan, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 5, yayin da wasu suka jikkata. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China