in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
AU ta yi allawadai da karuwar matsayin cin hanci a Afrika
2016-05-08 11:29:16 cri
Kungiyar tarayyar Afrika (AU) ta yi allawadai a ranar Asabar da karuwar matsayin cin hanci a nahiyar Afrika. Da take magana a gaban manema labaru a birnin Nairobi a dabra da taron kwamitin zartaswa na AU, shugabar kwamitin tarayyar AU, madam Nkosazana Dlamini-Zuma, ta bayyana gaban 'yan jaridar cewa cin hanci na lalata yardar al'ummomi kan gwamnatocinsu. Wannan na lalata albarkatun gwamnati da suka dace domin samar da muhimman ayyuka ga jama'a kamar ilimi da kiwon lafiya, in ji madam Dlamini-Zuma. Haka kuma ta bayyana cewa cin hanci a wani bangare da wasu tabi'u dake gudana a nahiyar Afrika. (Maman Ada)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China