in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban Turkiya ya yi kira ga kasashen musulmi da su hada kai don yakar ta'addanci
2016-04-14 22:15:50 cri
A yau Alhamis, an bude taron shugabannin na majalisar koli ta addinin musulunci ta duniya wato OIC karo na 13 a birnin Istanbul na kasar Turkiya.

A yayin taron, wanda za a shafe kwanaki biyu ana gudanarwa, shugaban kasar Turkiya Recep Tayyip Erdoğan ya gabatar da jawabi inda ya bayyana cewa, kamata ya yi kasashen musulmi su hada kai ba tare da samun Baraka ba. Sannan ya sanar da cewa, za a kafa wata Cibiyar hadin gwiwar addinin musulunci da jami'an 'yan sanda a Istanbul, don yaki da ta'addanci yadda ya kamata. (Bilkisu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China