160411-gwamnan-zamfara-Saminu.m4a
|
Gwamnan jihar Zamafa, kuma shugaban majalissar gwamnonin Najeriya Abdulaziz Abubakar Yari ya bayyana ziyarar da shugaban tarayyar Najeirya zai gudanar a nan kasar Sin, a matsayin wata dama ta habaka hadin gwiwar kasashen biyu. Gwamnan na Zamfara ya ce tawagar su wadda ta isa nan birnin Beijing gabanin isowar shugaba Muhammadu Buhari, ta share fagen dukkanin ayyukan da za a aiwatar.(Saminu Alhassan)