Xi Jinping ya bayyana juyayi game da asarar rayuka a harin kasar Cote d'Ivoire
A ranar Alhamis ne shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya zanta da shugaban kasar Cote d'Ivoire Alassane Ouattara ta wayar tarho, inda ya jajantawa al'ummar kasar sa game da rasuwar mutane da dama, da jikkatar wasu karin mutanen, sakamakon harin ta'addanci da aka kai Grand Bassam dake kasar ta Cote d'Ivoire. (Zainab)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku