in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban Nigeriya zai halarci taron kasuwanci a Masar
2016-02-19 20:40:28 cri
Shugaban kasar Nigeriya Muhammadu Buhari a ranar Jumma'an nan ya jagoranci karamar tawaga zuwa kasar Masar domin halartar taron kasuwanci a Afrika, Masar da Duniya da za'a fara a garin Sharm El Sheikh a ranar Asabar din nan.

Kamar yadda fadar shugaban kasar ta bayyana a cikin sanarwar da ta fitar, ana sa ran shugaba Buhari zai yi jawabi a wajen taron, sannan zai yi amfani da damar wajen tattaunawa da sauran shugabannin kasashen Afrika a kan hanyar da za a bi wajen neman ci gaba a nahiyar. (Fatimah)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China