in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Harin ta'addancin Ouagadougou: Wani dan siyasar Nijar daga cikin wadanda aka tsare da su
2016-01-21 11:14:39 cri
Wani dan takarar zaben shugaban kasar Nijar na shekarar 2016, Adal Roubeid, an tsare shi jam kadan bayan harin ta'addancin da ya rafu a ranar 15 ga watan Janairu a birnin Ouagadougou, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane kusan talatin da jikkata wasu kusan hamsin, cewar wasu majiyoyi masu tushe a ranar Laraba.

A cewar ministan harkokin wajen Burkina Faso, Alpha Barry, mutane da dama na daga cikin wadanda ake tsare dasu bisa bukatun bincike game da harin na Ouagadougou. (Maman Ada)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China