in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kwamitin sulhu na MDD ya yi tofin Allah tsine da babbar murya kan harin ta'addanci a Burkina Faso
2016-01-17 14:31:54 cri

Jiya Asabar kwamitin sulhu na MDD ya bayar da sanarwa, inda ya yi tofin Allah tsine da babbar murya kan harin ta'addanci da ya faru daren Jumma'a 15 ga wata a Ouadagougou, babban birnin kasar Birkina Faso.

Sanarwar ta kuma bayyana cewa, kwamitin sulhu na mara wa Burkina Faso da sauran kasashen da ke yankin baya wajen yaki da ta'addanci. Kuma akwai bukata da a kokarta wajen yaki da ta'addanci da kuma tsattauran ra'ayi na tashin hankali. (Kande Gao)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China