in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin ta hana shigo da hauren giwa daga nahiyar Afirka
2015-10-15 14:05:20 cri
Hukumar kula da gandun daji ta kasar Sin ta gabatar da rahoto a yau Alhamis cewar, daga ranar 15 ga wannan wata zuwa 15 ga watan Oktoba na shekarar 2016, kasar Sin ta hana shigar da hauren giwa da aka yi farauce su a nahiyar Afirka zuwa kasar ta, kuma hukumar ta dakatar da karbar neman izni a wannan fanni.

Wani jami'in hukumar ya bayyana cewa, Sin ta dauki wannan mataki don hana farautar giwaye, sannan ta yi kira ga sauran kasashen duniya da su dauki irin wannan matakin don bada kariya ga giwawa a nahiyar ta firka. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China