Babban jami'in kasar Sin ya gana da shugaban majalisar dokokin kasar Namibiya
2015-09-10 21:06:08
cri
Shugaban zaunannen kwamitin majalissar wakilan jama'ar kasar Sin Zhang Dejiang, ya gana da shugaban majalissar dokokin kasar Namibiya Asser kapere a yau Alhamis 10 ga wata a nan birnin Beijing. (Amina)