Ina taya birnin Beijing da na Zhangjiakou murnar samun nasarar damar karbar bakuncin gasar wasannin Olympic karo na 24 wanda zai gudana a shekarar 2022.
Kun ba da gudummawa sosai wajen neman daukar bakuncin shirya wannan gasa. Ina fatan za ku kara kokari, ku shirya mana wani gaggarumin bikin, bisa goyon baya da jama'ar Sin ke bayar.
Shugaban kasar Sin Xi Jinping
2015-07-31