A zaben shugaban kasar za a kara ne a tsakanin tsohon ministan tsaron kasar, Filipe Nyusi, dan takarar jam'iyyar Frelimo dake rike da ragamar mulki, da Afonso Dhlakama, shugaban jam'iyyar adawa ta Renamo, gami da Daviz Simango, shugaban jam'iyyar adawa mafi girma ta 2 ta MDM. (Bello Wang)