in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An sake yin musayar wuta tsakanin sojojin gwamanti da dakarun jam'iyyar adawa a Mozambique
2014-05-16 14:15:21 cri
Jiya Alhamis 15 ga wata, sojojin kasar Mozambique da dakarun babbar kungiyar adawa ta Mozambican National Resistance sun yi musayar wuta a lardin Zambezia dake yankin tsakiyar kasar, inda aka halaka sojojin gwamnati guda biyu, yayin guda daya ya jikkata. Wannan musayar wuta ita ce ta farko bayan mako daya da kungiyar adawa ta sanar dakatar da kai hare-hare kan sojojin gwamnati da jama'ar kasar.

Ya zuwa yanzu, ba a samu labarin adadin dakarun da suka mutu daga bangaren mayakan ba a yayin musayar wutar, kana bisa labarin da aka samu, an ce, sojojin gwmnatin sun kama dakakru biyu a yayin wannan musayar wuta.(Maryam)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China