in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Firaministan kasar Lesotho ya bukaci SADC da ta tura sojoji zuwa kasar
2014-09-02 10:48:48 cri
A ranar 1 ga wata ne, firaministan kasar Lesotho Thomas Thabane ya bukaci kungiyar raya kasashen kudancin Afirka wato SADC da ta tura sojoji zuwa kasar don tabbatar da zaman lafiya a kasar.

Yayin taron gaggawa da kungiyar SADC ta gudanar a birnin Pretoria dake kasar Afirka ta Kudu a wannan rana, Thabane ya bayyana cewa, yanzu ana fuskantar zaman dar-dar a kasar ta Lesotho, don haka kamata ya yi kungiyar SADC ta tura sojojin kiyaye zaman lafiya zuwa kasar don kwantar da hankali a kasar. (Zainab)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China