Kakakin 'yan sandan jihar Lagos ya bayyana cewa, an samu fashewar boma-bomai din cikin wani dakin ajiye mai da kuma kofarsa wanda ke yankin Apapa a daren ranar 25 ga wata. Yanzu 'yan sanda sun riga sun killace wurin da lamarin ya faru tare da jibge 'yan sanda domin kiyaye tsaro da fara bincike kan lamarin.
Ya zuwa yanzu, babu wata kungiyar da ta dauki alhakin kai hare haren. (Zainab)