Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin Hong Lei ne ya bayyana hakan yau yayin taron manema labarai da aka saba gudanarwa kowace rana,inda ya ce, harin na yau, wata alama ce ta karuwar ayyukan ta'addanci da nuna kin jinin bil-adama,al'umma da kuma kin jinin wayewar kai wadanda ya kamata Sinawa da al'ummar duniya su yi allahwadai da su.(Ibrahim)