in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin Xi Jinping ya mika ta'aziyya bisa ga rasuwar Mandela
2013-12-06 10:57:35 cri

A ran 6 ga wata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya aika da sako ga takwaransa na kasar Afirka ta Kudu Jacob Zuma,inda ya mika ta'aziyyarsa bisa ga rasuwar tsohon shugaban kasar Nelson Mandela.

A madadin gwamnatin kasar Sin da shi kansa, Mista Xi yana nuna juyayi matuka bisa ga rasuwar Mandela, tare da mika ta'aziyya ga 'yan uwansa.(Danladi)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China