in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin na fatan hukumar IAEA za ta karfafa hadin gwiwa tsakaninta da Iran
2013-10-29 19:30:53 cri
A ranar Talata 29 ga wata, kakakin ma'aikatar harkokin waje ta kasar Sin Hua Chunying ta bayyana a nan birnin Beijing cewa, Sin tana marhabin da mu'amala tsakanin hukumar kula da makamashin nukiliya ta kasa da kasa wato IAEA da kasar Iran cikin yakini, kuma Sin ta sa kaimi ga hukumar IAEA da ta kara yin shawarwari da hadin gwiwa tsakaninta da Iran, ta yadda za ta taka muhimmiyar rawa wajen sa kaimi ga yin shawarwari tsakaninsu da daidaita batun nukiliya na Iran cikin lumana.(Fatima)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China