in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban kasar Sin ya tashi daga nan birnin Beijing don kai ziyara kasashe hudu na tsakiyar Asiya, da halartar tarukan koli biyu
2013-09-03 09:19:15 cri
Shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya tashi daga nan birnin Beijing a safiyar yau Talata 3 ga wata, don kai ziyarar aiki kasar Turkmenistan, kana zai halarci taron koli na kungiyar G20 da za a shirya a birnin St. Petersburg na kasar Rasha, daga baya kuma zai kai ziyarar aiki kasashen Kazakhstan, Uzbekistan, da kuma Kyrgyzstan, a Kyrgyzstan shugaba Xi zai halarci taron koli karo na 13 na kungiyar hadin kai ta Shanghai da za a shirya a Bishkek.

Wannan ne karo na 3 da Xi Jinping ya kai ziyara kasashen ketare tun bayan da ya zama shugaban kasar Sin. (Bilkisu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China