Mali da Burkina Faso da Nijar sun janye daga yarjejeniyar da ta kafa kotun ICC
Gwamnatin jihar Yobe ta fara aikin rabon hatsi kyauta ga masu karamin karfi domin rage radadin rayuwa
An kaddamar da shirin atisayen bayar da horo ga matasa da za su yi maganin matsalolin satar wayoyi da fadan daba a jihar Kano
Gwamnatin jihar Adamawa za ta samar da kasuwar kayan gine-gine a fili mai fadin hecta dubu 20 a Yola
An hallaka akalla ‘yan ta’adda 34 a wasu hare-haren sojojin Nijar